matsalar rashin ayyukan yi
Bangaren kasa da kasa, Kungiyar kasashen musulmi ta OIC za ta gudanar da wani zaman domin yin dubi a kan matsalar rashin ayyukan yi a kasashen musulmi, da kuma samo hanyoyin tunkarar matsalar.
Lambar Labari: 3482398 Ranar Watsawa : 2018/02/15